iqna

IQNA

limamin juma’a
Tehran (IQNA) ‘Yan ta’addan Daesh suna aiwatar da shirin Amurka da sahyoniya ne
Lambar Labari: 3490423    Ranar Watsawa : 2024/01/05

A yayin da shugaban cibiyar kula da harkokin kur'ani ta Mashkat da yake bayyana filla-filla zagaye na uku na gasar kur'ani mai tsarki da aka fi sani da duniya, ya sanar da fara rajistar wannan gasa inda ya ce: A ranar 17 zuwa 18 ga Bahman kusa da haramin Imam Ridha (AS) za a kammala.
Lambar Labari: 3490398    Ranar Watsawa : 2023/12/31

Hojjatol Islam Haji Ali Akbari, wanda ya jagoranci sallar juma’a  a birnin Tehran ya bayana cewa matakin da majalisar tsaron kasa ta dauka kan dakatar da aiki da wani bangaren yarjejeniyar nukiliya ya yi daidai da maslahar kasa.
Lambar Labari: 3483625    Ranar Watsawa : 2019/05/10

Limamin Juma’a A Tehran:
Bangaren kasa da kasa, Hojatol Isam Siddiqi wanda ya jagoraci sallar Juma’a a Teran ya bayyana wajacin zama cikin fadaka domin tunkarar makircin Amurka a kan al’ummar yankin gabas ta tsakiya, musamman a halin yanzu bayan murkuse ‘yan ta’addan da ta kafa a yankin tare da taimakon sarakunan larabawa.
Lambar Labari: 3482132    Ranar Watsawa : 2017/11/24